********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMIJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 *SAWUN GIWA* LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI IYSA FINKARKI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* PLEASE NAROKEKI DA BABBAN KALMA IDAN KINSAN BAKIDA AURE KARKI KARANTA🙏 HAPPY SALLAH ALL MUSLIM💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞 Bismillahirahamanirrahim Free page Book 1 Page 1 & 2 "Saudia yau maka cike take cinjim da jama'a ƙabilu kala,kala sakamakon ana cikin yanayin aikin hajji masallacin harami yacika cinjim babu Masoka tsinke. Cikin kwanciyar hankali danutsuwar da ɗan adam ke kasancewa acikin aduk lokacinda yake gaban ɗakin Allah take gudanarda dawafinta yarinya ce ƙarama wadda bazata wuce shekaru 17 ba aduniya yarinyar kyakkyawa ce sosai Black beauty nagano hakan kasancewar bata saka niƙab ba afuskarta. Tanada manyan idanuwa da ɗan tsiririn karan hanci me ban sha'awa idanuwanta farare ƙal dasu masu sheƙi kamar tatara ƙwalla aciki tanada ɗan Small mouth me ɗaukeda red lips masu santsi sosai, batada tsayi sosai kuma baza'akiratada gajeruwaba..ahankali take juya danƙaramin bakinta, amma bakajin abinda take faɗa, taɗauki tsawon lokaci tana dawafi seda tazo naƙarshe na bakwai tahango wata dattijuwa tsakiyar wasu ƴan coria duk sun matseta tafaɗi kuma suna neman takata suwuce. Cikin hanzari taƙarasa gunsu tare da kutsawa cikinsu kamar wani namiji yadda take bankesu ya'isa kasan cewar tanaji da ƙarfi kida take ƴar ƙarama, nantake tazo inda wannan baiwar Allah take cikin ƙarfin hali ta tattare mutane tare da duƙawa tatemaka mata tamiƙe tsaye, "sannu mama, tafaɗa cikin wata irin murya me masifar daɗi. "Yawwa sannu ƴarnan Nagode sosai. "Bakomai mama kingama ɗawafinne? A'a yanzu nashigo. "Okay kawai tace kana yariƙe hannun wannan matar da ɗaya hannuta ɗaya kuma tariƙe ƙugunta dashi tashiga zagayawa da ita, abin mamaki tadawo farko a dawafi da matar domin tasan bazata iyaba, seda ta kammala bakwai tukunnah ta fitarda ita daga wurin...tunda tafara ɗawafin yake kallonta har inda taje temakon wannan matar domin yana niyar miƙewa yate maketane yahangeta itama tazo wurin. Kallonta yakeyi atsanake harta fitarda matar daga wurin. Yana kallo wani dattijo yazo dasauri gun matar har wannan yarinyar zata balbaleshi da faɗa setaga babban mutunne domin yahaifeta sekawai tayi matar sallama tatafi. Komawa tayi cikin masallacin taƙarayin wani ɗawafin tukkunna tayi addu'a tafito, daga inda yake tsaye yaji wata mata tace *MAISOON* cikin sauri yajiyo sekuma tayi murmushi har fararen haƙoranta suka bayyana tace "na'am anty meenah kin idar? "Eh tunɗazu muke nemanki bamu gankiba. Ƙara faɗaɗa far'arta tayi kana tace "wlh mata baiwar Allah nafitar daga cikin taronnan anty meenah. Okay mujeto in kingama. Toh muje tafaɗa tareda yin gaba abinta anty meenah nabiye da ita abaya. Nannauyar ajiyar zuciya yasauke tare da lumshe ash color ɗin eyes ɗinshi, domin wasu irin idanuwane dashi kamar na mage gasu kuma manya domin masu idon mage basu cika zama manyaba amma nashi manyane sosai kuma kamarna mashaya hakan suke abin dai abin birgewa. Ajiyar zuciya yasauke babu adadi kafin yaɗauki Spicer dake gabanshi yafara huɗuba cikin wani irin voice me masifar ratsa zuciyar me sauraronshi kamar yadda yasaba acikin masallacin harami kafin sallar azahar...yajima yana huɗuba me ratsa zuciya cikin harshen larabci kafin ya'idar yatada sallah. *SHEIKH SUDAIS MUHMD BILAL* kenan ɗaya daga cikin limaman masallacin harami kenan matashin sauri kuma ɗa ɗaya tilo agun sarkin Dubai wanda kerayuwarshi gabaki ɗaya s Saudia agidan kuma Sarkin Saudia ɗin aminin mahaifinshi. Nigeria "Assalamualaikum mom farka da dare.."yawwa barka maisoon y kike y ibada? Alhmdllh mom nayi missing ɗinku wlh Allah bazan zauna gun anty meenah ba da angama aikin hajji zan dawo. Ikon Allah dama aikece kikace zaki zauna amma ba wanda yasaki dole. "Yeee my mom harnaji daɗi to shikenan kigaisarmun da dady nakirashi wayarshi baya shiga. "To shikenan zan gaya Mishi yaje gidan abbankune. Okay bye mom, tafaɗa tana yanke wayar. Murmushi mom ɗin tayi kana tace maisoon rigima Allah ya dawo daku lafiya. Atsiyace motocin suka shiga yankowa akan ƙwalta titin daze sada mamallakin motocin da gidansu, seda suka gama shigowa kana sojojin dake tsaro shi suka shiga doriwa daga kan motar cikin hanzari suka buɗe Mishi motar dayake ciki. Fitowa yayi cikin sauri yatunkari cikin gidan nasu waya manne a kunnenshi, seda yashigo perlor gidan tukunnah yayanke wayar yana tunkarar mutanen dake perlor. Good evening Dady Abba nasameku lafiya? Murmushi Dady yayi kana yace lafiya qalau fawan yagajiyar tafiya? Alhmdllh Dady. "Son andawo lafiya? Lpy qalau Abba ina mama? Tana ciki. Okay yafaɗa tareda miƙewa yanufi pert ɗin mahaifiyar tashi. Fawan kenan kyakkyawan saurayi mejida kyau da kuɗi gakuma isa kasan cewar shi soja, ɗane awurin Abba yayan dadyn maisoon. "Bara natafi yaya tunda haryanzu yaya Ishaq bezoba maybe akwai abinda yatsayard dashi idan yazo duk yadda kukayi seka gayamin, dadyn maisoon yafaɗa yana ƙoƙarin meƙewa tsaye. Okay badamuwa Usman Allah yakaika lpy agaida yarana. In sha Allah zasuji. Daga hakan Dady yafito. Bara kuji yadda ahalin suke tunkafin muyi nisa yadda zaku fahimta. Alhaji Umar Mainq da Alhaji Usman Maina dakuma Alhaji Ishaq maina yaya da ƙane ne uwarsu ɗaya ubansu ɗaya suduka ukku kuma iyayensu sun rasu sune kawai kerayuwarsu tare da ƴaƴansu...kowanne yanada nashi yaran dakuma matarshi. Alhaji Ishaq shine babba yanada yara huɗu, Mubarak, muhseen, jafar, Zainab.... Alhaji Umar yaranshi ukku fawan, fadeel, A'isha....Alhaji Usman yaranshi ukku shima jawwal, Ameenah, se autarsu maisoon. Dukkansu suna gudanarda rayuwarsu cikinsu da ƙaunar juna dakuma biyayya wa junansu acikin waƴannan ƴaƴa masu mata biyu kawai sukayi aure mazanma biyu sukayi aure, Zainab yar wurin Alhaji Ishaq tayi aure a anan cikin garin Abuja,,, yayinda Ameenah kezaune a Saudiy itada mijinta dake aiki acan..mazan kuma Mubarak da jafar sunyi aure muhseen ne beyiba...a ƴaƴan Alhaji Umar kuwa fawan beyiba A'isha ma datake sa'ar maisoon itama tabayiba. Dagacikin waƴannan zaratan samarin fawan da muhseen Dukansu sojojine kuma manya kowannensu naji da kuɗi dakuma isa... dukkan waƴannan ahalin kyawawan gaske ne domin Asalinsa fulanine kuma daga cikinsu daga maisoon se Zainab ne kawai basuda hasken fata irinta Fulani sedai dukkansu Black beauty ne wato chocolate color. Wannan kenan. Acikin wannan family sunada wata dabi'a konace al'ada dukkansu umurnin mutun ɗaya sukebi wato Alhaji Ishaq kuma yakasance mutun me tsauri darashin ɗaukar wargi acikin lamarinshi....kunji asalin yadda suke mukoma cikin labarinmu. Saudia Bayan tagama wayada mahaifiyar Tata tamiƙe tare da faɗawa bathroom kusan minti 30 tukkunna tafito ɗaura da towel aƙirjinta. Wow Masha allah tabbas na yadda bakuma jinjina kyawun maisoon da cikar halittar ta domin tanada ƙira da diri meɗaukar hankali tabbas Allah yayi halitta awannan wurin... mirror tanufa tashiga gyara jikinta bayan tagama taɗauki ƙananun kaya tasaka basu kamata ba amma duka sun bayyana surar jiminta inaga bawai kananun kaya ba ko atamfa ce ajikinta wannan halittar bazata ɓoyuba, zama tayi taɗauki wayarta tare da kunnah karatun Alkur'ani tana saurara ko minti 10 batayi dazamanba anty meenah tadoka mata kira, hakan yasa takashe wayar tare da ɗaukar dogon hijab ɗinta tasaka tukkunnah tafita....! SAWUN GIWA paid book ne 1k ne kuɗinshi kibiya kikaranta abinki cikin salama karki bari abaki labari. Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 3 & 4 "A perlor tasamesu itada mijinta dakuma yaranta biyu, dagudu sukazo suna yiwa anty tasu oyoyo, cikin farin ciki yarungumesu tare da mannawa kowanne kiss agefe dagefen fuskashi, kana tajasu suka zauna. Yah hareesh ina wuni..lpy qalau ƴar rigimar mom y y kike y ibada? "Alhmdllh tafaɗa ataƙaice kana tace gani anty. "Yawwa maisoon dama abban Jawaf ne keson kirakashi unguwa. To barana shirya tafaɗa tana barin perlor. "Kisan Allah meenah fargabar zuwa gidannan nakeji domin kinsan manyan mutane ko a ƙasar mu Nigeria se ahankali balle anan ƙasar da batakaba. "To kayi haƙuri mana tunda aikine zekaika ba wani abunba kawai daka gama abinda zakayi bashikenan ba seku dawo, cewar Anty meenah sabida ta karfafawa mijin nata guywa...ajiyar zuciya kawai batareda yace komai ba, hakan maisoon tafito tasamesu c tashirya cikin shigar larabawa tasaka Arabian gown marron color Tayi rolling da mayafin abayar hakan yaƙara fitoda asalin kyawun fuskarta sekuma tasaka niƙab, habawa hareesh dariya yace "rigimar mom yau kuma da niƙab za'afita?? Yatambaya cikin tsokana...batace Mishi komaiba se ɗan ƙaramin bakinta data turo gaba. Cikin dariya yamiƙe tare da mannawa anty meenah kiss agushi yana faɗar semun dawo babyna..."adawo lafiya mijina.."ƴan iskan mutane kawai agaban kowa yin is kancinsu suke, maisoon yafaɗa cikin ƙuƙuni tana barin perlor, a Perking space yah hareesh yasameta, bece mata komai ba ganin yadda take cika tana batsewa domin maisoon akwai rigima ba ƙarya, ahakan suke tafe ahanya bawanda kecewa kowa komai har suka ƙarasa gidan dazasuje. Tun daga get ɗin farko tashiga gidan maisoon tafara ƙuluwa ganin yadda ake cincikesu kamar wasu ɓarayi tsaki kawai takeja amma batace komaiba. Ba'abarsu suka wuceba seda yah hareesh yanuna musu I'd cert ɗinshi na doctor dakuma shedar asibitin da'akaroshi, tukunnah suka bari yashiga, a get na biyu ma hakan abin yakasance sefa suka ɓata lokaci sosai tukunnah aka barsu suka shiga get na ukku ne aka hanasu wucewa har se anyi magana da wani daga cikin gidan tukunnah, duk shedar da Dr hareesh yanuna musu bata musu seda suka shiga kiran waya kuma nomber dasuke kira ba'a ɗaga ba...azafafe maisoon ta ɓalle gambun motar tafito tana mita, tun kafin tayi abinda ya fito da ita wani daga cikin security ɗin dake wurin ya daka matsa cikin harshen larabci yake faɗar uban me yafito da ita daga cikin motar ko wani abun tafito tasaka agidan maza Takoma...ai tuni cikin Dr hareesh tamirɗa domin yasan wacece maisoon, kuma ba abin yafitoba suƙara laifi....itako tuni idonta suka ƙanƙance cikin bala'i tace "uban waye yace nafito? Ubankane? Nizaka zaga sabida kawai kana wannan banzan aikin na ƴan wuta shege tsinanne inbanda jaraba irinta yah hareesh daya kawoni nan mizanzoyi dahar zaka zargeni, tafaɗa cikin harshen larabcin itama tana ƙara ƙanƙance ido..cikinta wannan security ɗin yayo tare da seta ta da bindiga domin sojojine kuma bana Nigeria ba masu umurnin kisa akan mara gaskiya nan take...wani daga cikinsu ne yazo yahanashi harbinta amma se suka ɗora mata bindiga aka suna tuhumarta..tuni Dr hareesh yarikice yafito yana basu haƙuri amma ko kallo nai basuyiba. Kwance yake akan makeken gadonshi ya lulluɓe jikinshi da blanket kyakkyawar sumar kanshi me ɗan tsayi takwanta akan pilon dayake kai, idanuwanshi a lumshe amma ga dukkan alamu ba bacci yakeba duba da yadda red lips ɗinshi ke motsawa ahankali yana tasbihi, kamar abinda yaka riƙa sarewa dede kunnenshi yana busa Mishi hakan yaji saukar muryarta acikin dodon kunnenshi kamar amafarki, ahankali yashiga ware kyawawan idanuwanshi na mage..kasan cewar komi acikin nutsuwa yake yin shi shiyasa ko razanar dayayi najin muryarta besa yatashi arazaneba... blanket ɗin yayaye tare da zura kyawawan ƙafafunshi aƙasa, sanye take da jallabiya ash color yayinda kyakkyawar sumar kanshi tazubo har gadon bayanshi, ahankali yazura plate shows ɗinshi tareda nufar window ɗakin domin daga saman benan ze iya hango abinda ke faruwa a harabar get ɗin na ukku, daga labulen da yayi yaye dede da marin da wani security ɗin yaje kaiwa Dr hareesh sabida yahana sujeda maisoon, Itako tariƙe hannunshi batareda tabari mari Dr hareesh ita tawanke shi da kyawawan maruka har biyu tana huci...ido Sheikh sudais yawaro cikin mamakin karfin halin yayinyar dudda tasaka niƙab amma sarai yaganeta, ɗan cije lips ɗinshi naƙasa yayi ahankali yateda zaro wayarshi yashiga kiran contact ɗin ɗaya daga cikin security ɗin domin tuni sunyi kanta sedai haryanzu ba wanda yamu damar yimata komai amma babu shakka kasheta sukeda nufinyi ayadda suka ɗana mata bindiga dukkansu sedai ita ko ajikinta domin babu alamar tsoro ko razana atare da ita..dr hareesh ne ma duk yagigice kamar shine macen...zaro wayar security ɗin yayi yana dubawa yaga me kiranshi cikin sauri yaɗaga wayar tare da karawa a kunnenshi. "Assalamualaikum yafaɗa cikin girmamawa domin yasan ba'a ɗagawa Sheikh sudais waya da hello. Daga ɗaya bangaren yace "wa'alaikassalam yafaɗa cikin Cool voice ɗinshi, kana yace "miyake faruwane anan isham? "Anan Captain isham yashiga bashi labarin tun zuwansu harkawo marin datayiwa Captain Suraj...jinjina kanshi yayi batareda yace komaiba natsawon lokaci kafin yabuɗe shanyayun idanuwanshi na mage yace kubarsu su shiga Kuma Kurabu da ita. Daga hakan ya yanke wayarshi. Duban sauran security ɗin Captain isham yayi cikin girmama zancen yagabatarda saƙon megidan nasu "Sheikh sudais yace abarsu shiga koma bar yarinyar. Dumm daram hakan gaban maisoon yafaɗi jin an ambaci Sheikh sudais badan tasan ko wayeba hakan kawai ne ta tsinci kanta da wannan faduwar gaban..... dukkansu badan sunsoba suka buɗe musu get ɗin gidan suka shiga, Dr hareesh se hamdala yakeyi aranshi tare da sanya wa Sheikh sudais albarka domin duk wanda yake Saudia indai yana zuwa masallacin harami ko yake zuwa manyan asibitocin gwamnatin ƙasar ko tashi asibi dake nan Saudia ba wadda ke Dubai ba yasan waye doctor sudais muhmd bilal ko kuma Sheikh sudais muhmd bilal. A Perking space yayi Perking tukunnah suka fito maisoon secika takeyi tana batsewa domin iya shaƙa waƴannan security ɗin sun shaƙarda ita wai gidan sarki mimutun zeyi agidan sarauta koda ta ƙasar Hausa ce balle gidan Sarkin Saudia kawai kashawo wulaƙanci kadawo itakuwa wlh ba wanda ze wulaƙanta ta ta kyaleshi koda kuwa Sarkinne dakanshi balle security ɗin gidan(nikuwa nace haba maisoon sarki kam ai dabanne🤩)...wasu hadimaine suka zo domin shiga dasu cikin gidan su huɗu haka suka musu jagora har general perlor gidan, wai aljannar duniya kaida kanka me karatu ka misilta yadda tsaruwar wannan perlor da kyawun shi ze kasance amatsayinshi na perlor gidan sarautar inda zinari ya yanke cibiya wato sadiya 💃 Bayan sun basu wurin zama aka kawo musu abin motsa baki kusan minti 40 suna zaune ba wanda ko ya gitta perlor inba hadimaiba dake wucewa suna aikinsu, har maisoon tafara gajiya cikin takaici tamiƙe zata bar perlor Sega wata dattijuwar mata tafito wasu ƴammata natake mata baya ga dukkan alamu hadimai ne...dasauri Dr hareesh ma yamiƙe tsaye yana hamdala aranshi daya kasan ce maisoon atsaye take domin yasan tabbas da azane take wannan matar tafito bazata miƙeba..cikin girmamawa yashiga gaidata, amma ko kallonshi batayiba seda tasamu wuri tazauna tukunnah kusan minti 10 kafin taɗago tadubi maisoon daketa famar danna wayarta domin ita ko kallon arziki batayiwa matarba, cikin mugun mamaki matar ke kallonta domin bawanda zezo gabanta batareda ya gaishetaba sabida Isarta da taƙamarta amatsayinta ƙanwar sarki kuma me isa da ikon gidan a hannunta GIMBIYA SAUDATT kenan ƙanwa awurin memartaba Sarkin Saudia Alhassan bini shuraim. Wani irin wulakataccen kallo takebin maisoon dashi meɗaukeda tsana lokaci ɗaya, baki tabuɗe zata yimata magana batareda ta amsa gaisuwarda Dr hareesh yayi mataba, Sega wata hadima tafito cikin sauri tana faɗar ranki yaɗeɗe jikin baby kursum yaƙara rikicewa gatacan se kuka takey....aibata bari hadimar taƙarasa maganaba tamiƙe ahanzarce tanufi ƙofar da hadimarnan tafito, Itako hadimar kallo Dr hareesh tayi kana tace "kushigo cikin inji gimbiya zaitun kadubata kai Dr da ƴallaɓai Sheikh yaturoko? "Eh nine daga asibiti aka turoni.."okay zo muje, daga hakan tajuya...cikin sanyin jiki da danasanim janyo maisoon dayayi yace "please ƙanwata zo muje dan Allah kuma kiƙara haƙuri mubar gidannan lafiya...itadai batace Mishi komaiba tamiƙe tabi yarinyar ganin hakan yasa shima yabi bayansu cikin sauri....! Sawun Giwa paid book ne idan kinaso kibiya kuɗinki kikaranta cikin sauƙi banaso afitarmun da book duk wanda ta fitarmun da abuna wlh wlh ban yafeba. (Akwai wani abinda mutane keyi idan marubuya tafitarda book ɗinta su sukeyi mata document sufitar sabida nasan sune suka sakatayi, to kujini da kyau zan faɗa da babbar murya WLH WLH WLH DUK WANDA YASAUYAMUN ABU ƊAYA ACIKIN LITTAFI BANYAFEBA kuma wlh duk wanda nakama da yimun hakan Allah ko aina yake afaɗin duniya senayi shari'a dashi domin besan wahalar danasha kafin nayi abunaba. Ina roƙonku da kirman Allah kar wanda YASAUYAMUN abuna daga yadda nayi shi koyayimun document ko karanta min abuna a YouTube wlh bawanda zan lamunta. Idan dan Allah kowa yayi sha'anin gabanshi a zauna lafiya 🙏 Autar alheri ✍️ ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 5 & 6 "Wani bedroom wannan budurwar tashiga maisoon na biye da ita abaya, hakama Dr hareesh...mutane suka samu aciki kusan su huɗu da gimbiya saudatt datashiga yanzu tana zaune akan gadonda mara lafiyar take tarun gumeta tana rusar kuka, se gimbiya zaitun nazaune a gefenta daga ɗaya bangaren kuwa wani saurayine a tsaye Junaid kenan. Da kallo maisoon tabisu kafin taji antriƙo hannunta, ɗagowa datayi da zimmar yin bala'i setaga wata kyakkyawar dattijuwa ce tana mata Murmushi, gimbiya zaitun kenan..murmushi tayi itama tare da sadda kanta ƙasa domin hakan kawai taji matar ta kwanta mata arai. "Kizauna mana ƴata, tafaɗa cikin sakin fuska. "Ngd mama tafaɗa kanta aƙasa. Shiko Dr hareesh kursum dake kwance tana rusar kuka yanufa, cikin tsawa gimbiya saudatt tace "wai bazaka dabataba setamutu, wlh idan tamutu Sena ɗaureka domin kaine ka kashemin ƴa kawani zuba mata shegun ido naka kallonta..jikin Dr hareesh yaɗauki rawa domin sam bayason hayaniya balle faɗa. "Haba saudatt miye hakan doctor ne fa kibari yayi aikinshi mana, cewar gimbiya zaitun cikin ɓacinrai domin bataji daɗin abinda tayiwa Dr hareesh ba. Junaid kuwa ƙwafa yayi Aranshi yace miya hana kiyiwa yah sheikh wannan rashin mutuncin Aishi ƙin dubatama yayi, afili kuma seyace "please anty saudatt kibi komai ahankali man..gum yayi da bakinshi yakasa ƙarasa faɗar abinda yayi niyya sakamakon wani mugun kallo da gimbiya saudatt ɗin ta watsa mishi sabida duka yaran gidan na tsoron masifar ta. Dr hareesh dayashiga duba kursum gabanshi na faɗuwa yaɗago yana duban maisoon datacika tayi fam kamar zata fashe..cikin fargaba yace "ƙanwata please zu kidubata wannan gefenkine please. Miƙewa maisoon tayi tsaye tana yaye niƙab ɗin fuskarta, cikin kalamanta na rashin tsoro tace "Afendace ne kedamunta yah hareesh kuma banada time ɗin dubata anan ina uwarta na buƙatar lafiyarta su sameni a hospital ɗinku, tana gama faɗar hakan tabuɗe ƙofar bedroom ɗin tafice... dukkansu da kallo suka bita baki sake,,,banda gimbiya zaitun data saki murmushi har fararen haƙoranta suka bayyana. Junaid kuwa ido yawaro shida Dr hareesh cikin tashin hankali yashiga kiranta tare da mara mata baya cikinshi narawa amma ko waigowa maisoon batayiba. Gimbiya saudatt kuwa wani irin ashar ta lailayo tamakawa maisoon kafin tadubi Junaid cikin bala'in dakecinta da ba yadda umurni tace "maza kagayawa security gidannan kar abari wannan mataki Yar bakar fatar tafita daga gidannan kana tamiƙe atsiyace tanufi pert ɗin Sheikh sudais....kallon Junaid gimbiya zaitun tayi tace "kokusa Junaid barsu sutafi ai yarinyar tanada gaskiya tanaso aduba ƴarta kuma tana hantararsu kabarta kawai itace dede da rashin mutuncin saudatt ba ɗaya daga cikinku bane balle takai ƙara gun memartaba..ajiyar zuciya Junaid yasauke kana yace "okay mom. A Perking space Dr hareesh yasameta harta shiga motar mazaunin driver, kafin yayi magana tamiƙo mishi hannu kawai alamar yabata key...wani irin gumi ke ketowa Dr hareesh danasanin zuwanshi da maisoon gidan domin bancin asarar aikinshi dazata mishi harda barazana da rayuwarsu Dukansu domin banda beda labarin gimbiya saudatt a saudia. Acan pert ɗin Sheikh sudais kuwa ko sallama babu gimbiya saudatt tafaɗa perlor,,,yana zaune da computer agabanshi yana aiki yaga shigiwarta kamar wadda aka koro, cigaba yayi da aikinshi kamar biji shigowarta ba...cikin masifa tace "sudais tunda kaƙi duba yarinyata shine kuma katuromin marasa kunya akan sudubata wai har ita waccan baƙar fatar na faɗan sedai nakaita asibiti idan inaso ta dubata wacece ita? Kaine kabasu damar shigowa gidannan sumin rashin mutuncin ko? To wlh kaji dakyau senayi maganin wannan yarinyar domin Sena saka security sun harbemun ita kuma ba inda zankai kursum doline tadawo tafubata kafin nasaka akasheta, taƙarasa zancen tana tana huci kamar kumurci.....ko ɗago kai Sheikh sudais beyiba balle tasaran zeyimata magana domin kuwa inzata kwana awurin muddin batayi sallamaba tobaze taɓa tanka mataba.kusan minti 10 amma ko kallonta beyiba hakan yaƙara karlar da ita, cikin sabon takaicin yaron da sam mulkinta baya tasiri akansa takama hanyar barin pert ɗin da mummunan manufa aranta...aƙofar fita suka haɗu da gimbiya zaitun, hakan yasa tafasa fita tatsaya ganin abinda gimbiya zaitun ɗin tazoyi. Assalamualaikum sheath. "Wa'alaikissalam na'am Ammi, ya amsa yana janye sisterm ɗin agabanshi. Murmushi tayi kana tace "aiki kakeyine? Gaya kuma jikin kursum yaɗanyi sauri koza'akaita hospital ne waccan yarinyar tadubata domin tafaɗi abinda ke damunta. Ɗan shiru yayi yana sauraren gimbiya zaitun hartakai karshen zancenta, kana yace "akaita hospital ɗin Ammi zefi..."toh shikenan tafaɗa tare da juyawa taraɓa gefen gimbiya saudatt ɗin tafice. Maisoon kuwa ganin beda niyyar baya key ɗin ne yasa tabuɗe motar zata fita...cikin sauri yamiƙa mata ganin waƴannan gardawan masufuska a ɗaure sun tunkarosu,,,shima yabuɗe yashiga. Key tayiwa motar kana ta harbata atsiyace saman ƙwalta taɓar gidan. Sheikh sudais na daga sama yana kallonta, shi tujarar yarinyar ma mamaki take bashi sedai kuma idan yatuna yadda ta temaki wannan tsohuwar cikin masallacin harami se abin ya birgeshi, wato idan yafahimta ita wulaƙanci ne bataso shine ketono rashin kunyar ta, hummm yasauke ajiyar zuciya kana yajanye daga window ɗin. Gimbiya zaitun nafita tabawa Junaid umurnin kaita hospital ɗin taneda rakiyar wasu kuyangi...koda gimbiya saudatt tafito harabar gidan tuni motocin da suka ɗauki Junaid da kursum zuwa hospital ɗin sunbar gidan kuma bataga su Dr hareesh ba cikin takaici da baƙin ciki Takoma cikin gidan kamar zata rusa ihu. Maisoon bataje hospital ba daga gidan sarki gidansu tawuce, Dr hareesh natayima magiya amma tayi biris dashi...suna shiga gidan suka samu Anty meenah zaune a perlor tana buɗe kayan Turarukanta, cikin sauri Dr hareesh yanufeta cikin tashin hankali domin tuni maisoon tashige bedroom ɗinta, hankali tashe yashiga zayyanawa anty meenah abinda ya faru tun farko harƙarshe,,,inbanda salati babu abinda anty meenah keyi dudda tasan cewar wannan karamin aikin maisoon ne amma tayi mamaki sosai,, arikice tamiƙe tanufi bedroom ɗinta sedai tana wurin wanka. Haka anty meenah tajirata tafito tukunnah tashiga lallaɓata da bata baki hartasamu ta amince zataje hospital ɗin... ajiyar zuciya anty meenah tasauke kana tafito...bawai dan babu doctor's ɗin dazasu duba kursum ba a hospital ɗin a'a dandai karta ƙarawa mijinta wani laifin domin Batasan hukuncin da Sheikh sudais zeɗauka akan hakan datayiba... maisoon kuwa seda tasake wani shirin tukkunna tafito suka tafi hospital ɗin batareda tace musu komai ba daga anty meenah har Dr hareesh domin mugun haushi suke bata yadda suke nuna tsoron wasu mutanen afili. Nigeria A'isha ce zaune a perlor gidansu tana video call da Maisoon, Itako tana cikin motane suna kan hanyar zuwa hospital itada Dr hareesh. "Sis dan Allah idan zaki dawo kisiyo muna kayanan Ni wlh mantawa nayi da zamuyi siyayar dana biki amma dan Allah kisiyo mana Kinga lokaci yakusa, cewar A'isha...dariya maisoon tayi tace "wai doline sekinje bikinnan? Kuma seda wannan kayan bafa dolibane ba kawai kin ɗorawa kan lalura.."Humm bazaki gane bane kawai kisiyo. "Shikenan ina umma? Tana ɗaki ya anty meenah da baby nawaf ? Duk suna lafiya. "kedawaye? A'isha tatsinkayo Muryar fawan. Ɗagowa tayi tana kallonshi yana cikin shigarshi ta sojoji tace "yah fawan kadawo? Sister ce kasan tana saudia. "Okay ƙanwata babu gaisuwa ko kuma tunda kikaje baki Kuraniba yayi Miki kyau. "Ayya sorry yah fawan Allah ina kiranka bata zuwane ko Dady ma bana samun wayarshi, tayi maganar cikin shagwaɓar dasuka sabar mata da ita. "It's okay shikenan zanzo nasameki mudawo tare ai. "Laaa yah fawan ai ankusa gama aikin haji. "Eh nasani ba aikin haji zanyiba ke zan ɗauko ai nayita faɗa da mom tace kai ke ɗai kije gidan Ameenah ai wannan gangacin ne idan aka sacekifa? Daga maisoon har A'isha dariya sukayi kana Aisha tace yah fawan sacewa kuma acikin jirgi ko a saudia? Kamanta acan muka fara karatu muka gudo.."Humm bazaku gane bane. "to shikenan ya fawan sekazo yah muhseen ma yace zezo nan. Okay kawai yace yakashe wayar tunda yaji ta ambaci muhseen. Baki A'isha tatura gaba tana faɗar bakufa gama maganaba yah fawan ka yanke wayar...banza yayi mata bece komaiba se lumshe idanu wanshi dayayi yanajin yadda soyayyar ƙanwar tashi ke ƙara azazalarshi...Itako A'isha miƙewa tayi zuwa bedroom ɗinta taƙara kiran maisoon sukaci haba da wayarsu har seda su maisoon suka isa hospital tukunnah suka yanke wayar....! SAWUN GIWA PAID BOOK NE akan 1k kacal idan kunshirya siya zaku iya tura kuɗinku awannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank, kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉07037092176 on WhatsApp 🙏kibiyani hakkina kana kikaranta cikin salama duk wanda yakaranta min book bebiyani hakkinaba banyafeba🤷 Autar alheri 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 7 & 8 "Seda tagama shan ƙamshinta tukkunnah tafito Dr hareesh nabiye da ita har suka isa office ɗinshi daga anan akayi musu jagora zuwa room ɗin da'aka ajiye kursum ɗin, sosai maisoon tadubata tare da temakon wasu doctors ɗin daga aikace theater zasu mata atake akashiga haɗa kayan aiki bayan Junaid yasaka hannu. Cikin kankanin lokaci akayi mata theater aka gama maisoon tafito tasauya kayanta daga na theater zuwa kayanta na gida datazo dasu kana tafito daga cikin hospital ɗin...a Perking space suka haɗu domin motocin shi nashigowa Itako tana fitowa, seda security ɗinshi suka fara fitowa cikin girmamawa suka buɗe mai Kofar tukunnah shima yafito cikin shigarsu ta larabawa, domin jallabiya ce ajikinshi Brown color da hirami akanshi, hakan yaƙara bayyanar da asalin kyawunshi, suma takwata agefen fuskarshi lifff akwanin sha'awa agaskiya Allah yabashi kyakkyawan sajen fuska Me ɗaukar hankali da sheƙi se lumshe kyawawan idanuwanshi yakeyi masu Kamada na mage....itadai maisoon ko kallon inda yake batayiba domin wani irin tsalle zuciyarta keyi gaya kuma sunyi Perking kusan motar Dr hareesh doline se sun ɗagowa wurin tukunnah zata wuce...to afannin Sheikh sudais ma hakan abin yake domin sosai zuciyarshi ke dukan tara'tara harseda yasaka hannunshi yaɗan danneta tukkunna, da wutsiyar ido yake kallonta yana ɗagawa masu gaidashi hannu domin ita kogefen dayake bata kallah ba, ahakan suka zagata gefe suka wuce, kana cikin sauri maisoon tafaɗa motar taja dagudun gaske tabar hospital ɗin. Ahankali yabuɗe kofar room ɗin da aka kwantarda kursum, Junaid dake tsaye awurin yataso cikin sauri yana fadar "yah sheik ya iso? Kaga tayi mata theater kuwa yanzu tabar wurinnan Allah yarinyar nan tabirgeni domin batada wargi ko kaɗan alamarinta dagaske dai taƙi duba wannan banzar agida yau naga wadda tataka jinkan anty saudatt wlh naso kaganta yah sheik domin karamar yarinya ce sosai kuma baƙar fata..shidai Sheikh sudais da ido kawai yakebin Junaid tunda yafara sutunshi haryakai karshe batareda yace mishi Komaiba, Aranshi ana hasko Mishi yanayin yarinyar da ƙarfin ahakan yajuya zuwa office ɗinshi....bayan kamar minti 10 da ɗagawar Sheikh sudais Sega gimbiya saudatt dawasu hadimmai doli tazo hospital ɗin sabida taji gimbiya zaitun tace theater akayiwa kursum, yau babujin ba'ashiga hospital kaskancine agunsu jinin sarauta. Maisoon na komawa gida ta shiga haɗa kayanta cikin mugun ɓacin rai..dasauri anty meenah ke tambayarta miyafarune? Take haɗa kaya lafiya? Cikin mugun ɓacin rai tace "anty gidanmu zankoma baxan iya zama aƙasar nan ba wlh zan iya yi muku sanadin akashemu duka domin ido na idon wannan matar Sena mata rashin mutuncin da harta mutu bazata mantaniba wlh duk taƙara ƙoƙarin zagina ko wani acikinku bazan bartaba tunda tsoronsu kukeji to maganin bari kar afara, taƙarasa zancen tana huci...cikin lallami anty meenah tace Please maisoon kiyi haƙuri dan Allah kibari aƙarasa aikin hajji minene amfanin komawarki gida yanzu bayan bakigama abinda yakawokiba kuma Kinga ko a gidan Tadawa mom hankali zakiyi tarinƙa tunanin wani abun akamikine yasa kikadawo dan Allah kiyi haƙuri iya kaci bazaki ƙara raka abban nawaf ko inaba har hospital ɗinsu kiyi zamanki agida kawai se zuwa masallaci kawai zefiddaki kinji ƙanwata. "Shiru tayi tana kallon anty meenah hartakai ƙarshen zancenta kana tasauke ajiyar zuciya batsreda tace komaiba tahaye kan gadon tayi kwanciyar ta....Murmushi anty meenah tayi domin tasan tunda tayi hakan to ta haƙura ne, hakan yasa tajuya tabar ɗakin. Nigeria Shartoon hotel Kwance yake akan makeken wagon hotel ɗin dagashi se boxes ahanki yake kunshe idonshi yana buɗewa...ƴammata biyu ne akan godon kowacce tunɓur sefamar shafarshi sukeyi, shikuwa duka hanunshi biyu nakan breast ɗinsu yana murzawa yana Nishi. Ɗaya daga cikinsu ce tajanye boxes ɗinshi ta fidda 🍌tashiga tsotsa Itako ɗayar na murza nipples ɗinshi. Washh ohh baby's uhnm yafaɗa yana ƙara ware ƙafafuwanshi, sosai suke romance ɗinshi kafin daga bisani ɗayar tahaye kanshi tana sukuwa..nidai jamusu ƙofa nayi nafice domin dama ace ma auratane sumu ɗauki rahotonsu...bayan awa ɗaya nakoma naganshi zaune haryayi wanka yana danna wayarshi, kafin yakara wayar akunne "hello Abey inawuni..daga ɓangaren Alhaji Ishaq yace "lpy qalau fawan y aikin? "Alhmdllh Abey. "Good anjima kazo ina neman da yamma. "Okay Abey in sha Allah zanzo. "Masha Allah, daga hakan Alhaji Ishaq yayanke wayar yana duban muhseen dage gabanshi kyakkyawan saurayi ajin farko Masha Allah. "Wannan itace magana ta ƙarshe muhseen nabaku nanda wata biyu kowannenku ya fidda matar aure ba wanda zekoma wurin aiki bada mataba awannan karon bazeyu kuzauna hakanba kunemo muna magana kajini ko? "Eh naji Abey in sha Allah za'ayi yadda kace yafaɗa cikin girmamawa. "Good Allah yayi muku albarka. Ameen ya Allah daga hakan muhseen yatashi Takoma pert ɗinshi. Shikuwa yana yanke wayar Abey yamiƙe tare da ɗaukar kayanshi yasaka kuɗi yaɗauka bandir biyu yajefawa waƴannan yammatan kana yakwashi tarkacen wayonshi yafice daga hotel room ɗin cikin sauri *DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈 HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃 *GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI, GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃 Saudiya Misalin ƙarfe 2:00pm kwance yake akan makeken gadonshi idonshi arufe. Ahankali ta turo ƙofar ɗakin tashigo, sanye take cikin wasu arnayen kayan bacci masu masifar bayyanar da surar ta duk wannan kyakkyawan skin ɗin nata awaje ga manyan breast ɗinta atsaye nipples ɗinta kuwa kamar zasu huda rigar sabida tsini, daga ƙasa kuwa ƙugunta ba'a magana sabida cikarshi da faɗi,,,, ahankali tashiga takowa hartazo bakin bed ɗin. Ido tazuba mishi tana kare Mishi kallo yadda yake juya ɗan ƙaramin bakinshi yanatas bihi kamar yadda yasaba, murmushi tasaki tare da haurawa kan bed ɗin tayaye blanket ɗin dayake rufe kana taduƙo da fuskarta Dede tashi ta manna mishi kiss kunne, tare da ɗan lasar kunnen cikin wani irin salo mewuyar mantawa..cikin bacci yaji wani irin abu yaratsashi duk tsikar jikinshi tatashi, ahankali yashiga ware lumsassun idanuwanshi yanason ganin minene atare dashi, da kyakkyawar fuskarta yafara cinkiro Black beauty da ita ga hasken fararen idanuwanta kamar zasu kashe nashi idanun dasuke kamar madara, ƙara ware idon nashi yayi duka akan kyakkyawar fuskarta, hakan yasa yasaki wani lallausan murmushi tare da saka hannayenshi biyu yazagaye ƙugunta. Itako bakinta taɗora akan kyawawan lips ɗinshi cikin wani irin salo tafara bashi zazzafan kiss. Lumshe idanuwanshi yayi yanajin yadda harshenta keyawo abakinshi, kafin yafara maida mata martani cikin ƙwarewa yake kissing ɗinta tare da murza ɗima ɗiman mazaunanta, yana sauke numfashi. Itako maisoon hannunta tafora akan faffaɗan girjinshi tana shafa lallausar sumarda ke kwance akai kafin tasauke hannunta akan jajayen nipples ɗinshi dayar yaloluwar suma tazagaye, ahankali take zagaya nipples ɗin tana ɗan jan sumar dake kwance awurin...wani irin miƙa Sheikh sudais yayi yana ƙara ƙanƙameta yana fitarda numfashi sama sama, amma yaƙi buɗe bakinshi sabida ustazanci😜 sosai suke romance ɗin juna shiyana murza mazaunanta dake bala'in fiskarshi gareta suna daukar Mishi hankali, Itako tana murza nipples ɗinshi suna kiss ɗin juna,,, ahanki tayi ƙasa da hannunta inda tasaukeshi akan killatacciyar masazautarshi wato Sheikh dinshi data cika tayi cinjim kamar taci babu sabida feeling, ahanki tasauke hannunta akanta tareda yimata wata sahihiyar murza me yuwar mantawa tana mulmula🤭. Wata irin zabura Sheikh sudais yayi tare da zare bakinshi daga nata yana faɗar"oshhhhh y subhanallah alhmdllh alhmdllh ahhhh qallb uhnmm butti ahhh. Yafaɗa agigice yana damƙe hannunta asaman Sheikh ɗinshi, tare da miƙa ɗaya hannun zefiko nononta ɗaya ɗaya fito daga cikin rigar baccinta. Janyewa tayi dasauri taƙarasa fidda mashi ɗayan kana tashiga girgiza maisu duka biyu tana murmushi...wani irin miƙa Sheikh sudais keyi Hajiya naƙara ciki cikin wani irin buƙatuwa yamiƙa hanunshi danufin danƙo duka breast ɗin seda yakai dab dasu tagoce da sauri tana dariya, akuma Dede wannan lokaci yafarka da nannauyan Baccin daya ɗaukeshi mecikeda matalkin wannan fitinanniyar yarinyar acewarshi wato maisoon. Dafe kanshi yayi cikin mugun Mamaki yake kallon Sheikh ɗinshi daketa Harbin iska tana cika tana bayarwa se fidda alamar sha'awa tajeyi ajikinshi. "Ya Salam shine abinda ya furta kafin yamiƙe akasalance yanufi bathroom cikeda mamakin wannan al'amarin daya faru dashi ayanzu kuma akan wannan yarinyar dako sanin wacece ita beyiba...! Sawun Giwa paid book ne akan 1k cal kibiyani hakkina kana kikaranta cikin salama game buƙatarshi ze iya tura kuɗinshi awannan account ɗin 👉2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank, kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176. 🙏 Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 9 & 10 "Wanka yayi tare da wankan tsarki yafito, yazauna abakin bed ɗin yana mamakin wannan al'amarin dayasameshi, kusan minti 10 yana zaune ganin zaman bazemi anfaniba tamiƙe yafara jero sallar nafila tare da fawwalawa Allah lamarinshi. Washe gari dasafe kuwa maisoon da anty meenah suka nufi harami yayinda Dr hareesh yanufi abiti, yauma maisoon ta haɗu da wannan dattijuwar cikin mutunci tariƙo hannunta tace "mama kece anan? Cikin farin ciki matar tarungumi maisoon kana tace "wlh kuwa nice Yar anan nayita nemanki bangankiba kinsan neman mutun awannan wurin abune me matuƙar wahala ashedai Allah yayi zamu ƙara haɗuwa. "Cikin murmushi maisoon tace hakane mama kinyi ɗawafinne? "Eh nayi yar nan ai yau tare da jikana nazo domin wannan ranar da abbanshi ne yau ko nace shize kawoni seda nayi ɗawafi yanzuma gayanan ruwa yaje karɓomin "Masha Allah mama hakan yafi kyau gaskiya wannan wurin bayada daɗin shigowa babu makusanci. "Wlh kuwa ai ai shine abinda yasa nece shine zekawoni domin wannan ranar nadan Allah ya haɗani dakeba da bansan iyakacin abinda zefaru daniba wlh ngd sosai Yar nan ko sunanki ban bantambayaba. "Humm Karki damu mama ai duk abinda ya faru arayuwar bawa Allah ne ya ƙaddara masa Kinga kuwa shine yaturoni na fiddaki, sunana maisoon mama, tafaɗa adede lokacinda wani kyakkyawan saurayi yazo wurin. Masha Allah suna me kyau da nasaba gakuma daɗi Allah ya albarkaceki keda ahalinki maisoon. "Ameen ya Allah mama, Bara naje kar anty na tanemeni. "yawwa ƴata to yanzu idan kika tafi ina zan koma ganinki ? Gaya da angama aikin hajji zankoma Nigeria bansan yaza'ayi inƙara ganinki ba. "Dan murmushi maisoon tayi wanda yaƙara fitoda asalin kyawunta tace "Karki damu mama Nima a Nigeria nake da angama aikin hajji zankoma gida. "eye Masha allah to kibani nomber wayarki ta Nigeria Kinga idan munkuma zamu rinka zumunci ko ƴar tawa bazataje gidansa? "No mama zanje mana kawo wayarki nasaka Miki. "Yawwa kai YASEER bata wayarka tasakamin nomber tacewa wannan saurayin dayazo wanda tunda ya iso wurin hankalinshi da komai nakan maisoon, ahankali yamiƙawa maisoon ɗin wayar takarɓa tasaka nomber ta tukunnah tayi musu sallama tabar wurin. "Hajiya ina kikasamu wannan kyakkyawar budurwar Masha Allah? Yaseer yafaɗa yana ƙurewar maisoon dayariga tayi musu nisa da kallo. "Itace yarinyar danake baka labari wandda ta fiddani cikin waƴannan mutanen masu ƙananun ido. Murmushi kawai yaseer yayi yana sauke ajiyar zuciya Tare Da shafa screen ɗin wayarshi inda maisoon tasaka nomber ta, kana yariƙa hannu Hajiya sukabar wurin....itama maisoon tana isa inda tabarsu anty meenah suka wuce gida.. Yau tunda yashigo masallacin harami yake duban mutane taƙasan ido koda Allah zesa yaganta amma harya gama abinda yakeyi aka idarda Sallah begantaba, hakan yakoma gida zuciyarshi fall tunanin ta....afannin gimbiya saudat kuwa tana kulada rashin lafiyar ƴarta shine abinda yasa tadena tadawa mutane hankali akan rashin mutuncin da Maisoon tayi mata, amma yanzu alhmdlmulillah kursum tasamu lafiya harta fara takawa dakanta tafito perlor ko harabar gidan, hakan yasa yau gimbiya saudat shiga gum memartaba Sarki Hassan tabashi labarin duk abinda ya faru ƙarya dakuma gaskiya, kana taƙara dacewar ko a ina wannan yarinyar take tanaso yasaka ɗaure mata ita domin bazata taɓa bari tasha abanzaba. "Cikin izza da kamala sarkin makah yace "amma dai saudat kinsan cewar bazeyi nasaka akama wani wanda mutane basuga zahirin laifin dayayiba hakan zubda mutuncine agaremu mun tozalta yan ƙasar mu. "To ai ba ƴar ƙasarnan bace baƙar fata ce Kiga munada cikakken iko akan hukuntata. "Ajiyar zuciya yasauke ahankali kana yace "to shikenan abari agama aikin hajji tukunnah tunda kikace tayiwa kursum aiki to aƙarasar take zaune Kinga se musan abinda ya dace da ita. "Yawwa yayana shiyasa nake sonka bazaka taɓa bari na tuzaltaba, tafaɗa tana manna mishi kiss agoshi kana tafita daga turakar tashi. *DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈 HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃 *GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI, MUNADA INGATTUN KAYAN MATA DA KUMA MAGANIN MAZA MUNADA KAYAN GYARAN JIKI SABULUN DILKA DADAI SAURANSU DUK ABINDA KIKESO HAJIYATA ZAKI IYA SAMUNSHI AWURINMU AKAN FARASHI ME SAUƘI. GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃 "Ke dallah daukemun kaya daganan abinda zancine bazaki iya riƙemun ba sekin ajiye awannan wurin? Shanshanci kawai, kursum ce keyiwa wata dattijuwar hadima masifa cikin harshen larabci domin kursum barada mutunci ko kaɗan wa halinta wana mahaifiyarta...cikin rawar jiki tsohuwar ke bata haƙuri kana taɗauki tiren tariƙe mata ahannu. Ahanki take ɗibar itatuwan dake kai tanaci cikin isa da taƙama. Sosai wannan baiwar Allah tagaji da tsayuwar ga hannun yayi sanyi sosai sabida yanayin tsufa gakuma nauyin kayan, amma haka wannan yarinyar tarinƙa cin kayannan kamar bataci sabida kawai wulaƙanci dacin zarafi. Ahakan kawai tsautsayi yasa tiren subucewa wannan baiwar Allah yafaɗi ƙasa sanida hannunta daya sanƙare...dafe ƙirji tayi da Bala in ƙarfi yana girgiza kanta tama kasa cewa komai sabida tashin hankali da tsoro,,,,Itako kursum ido tawaro tare da ɗauke wannan dattijuwar da kyawawan maruka seda ta kifa, adede lokacinda Junaid da Basam suka ƙaraso wurin cikin baƙar zuciya Basam yayi kanta domin yafi Junaid hasala,,dasauri Junaid yariƙeshi tare da girgiza kanshi yace barta yaya Basam idan baso kakeyi uwarta ta tada muna ɗan ƙaramin yaƙi agidannan ba kasa memartaba ya tsine mana dukkanmu barta duniya ce ita zata koya mata hankali, yana gama faɗar hakan yasaka hannu yaɗaga wannan hadimar yana mata sannu tare da riƙa hannunta zasu wuce. Cikin tsiwa da masifa kursum ke faɗar se wannan hadimar tazo tagyara wurinda ta ɓata, ko kallonta basuyiba suka shigewarsu cikin gidan. Bayani ataƙaice. Sarkin Saudia da gimbiya saudatt uwarsu ɗaya ubansu ɗaya su biyu kawai iyayensu suka haifa kuma Allah yajarabeshi da sonta shiyasa baya ƙaunar abinda ya taɓa ta ko kaɗan, gimbiya saudat tari aure kuma anan cikin masautar take zaune itada mijinta,,,tunda gimbiya saudatt yayi aure bata samu haihuwaba se akan kursum, inda taɗauki son duniya taɗora mata tareda sangartarda ita tana tabka tsiya kala kala...shiko sarki Hassan yanada yara huɗu, kaleel shine babba kamar sa'ar Sheikh sudais ne se Basam, sa'annan Junaid se autarsu mulaika..tofa dukkansu hakan suke zaune acikin gidan zata inda gimbiya saudat ke mulkinsu suda mahaifiyarsu gimbiya zaitun. Lokacinda Sarkin Dubai yagayawa Sarkin makah cewar ɗanshi zezo godanshi yazauna kafin yaƙarasa karatunshi domin baze lamunci yazauna wani gunba inda babu tsaro...sosai gimbiya saudatt taso yiwa yayan nata panpo akan karya bari ɗan wani sarki yazauna gidanshi. Amma seyace tabari karatu kawai zeyi idan yagama yakoma ƙasarsu...tofa tunda Sheikh sudais yazo garin Makkah suka Ganshi ba yadda sukayi tunaniba sukasha jinin jikinsu domin ko kwarjininshi baze bari surenashiba balle ga jinin mulki gakuma hasken musulunci da haibar Alqur'ani ataredashi kana ga kamala irinta salihan bayi masu tsoron Allah aransu, dama shi tsoron Allah da nagartar imani hasken Alqur'ani daban suke maida mutun acikin al'umma. Wannan dalilinne yasa suka shafa Mishi lafiya sema tsoronshi dayawanzu azukatsnsu, Itako kursum tunda tafora idonta akanshi taɗauki soyayyar duniya tafora mai babu wanda take so seshi. Shiko sarai yaganosu daga ita har uwarta kuma yagano nufinsu akanshi amma yayi biris da lamarinsu sabida miskilancinshi. Kunji alaƙar dake tsakaninsu. Suna shiga perlor suka samu mahaifiyarsu zaune dawasu hadimmai suna mata fitara wasu namata tausa yayinda wasu ke bata ƴaƴan itatuwa. Ahankali gimbiya zaitun taɗago tana kallon ƴaƴan nata da wannan hadimar kamin tamiƙe zaune cikin Dattako tace "mike faruwa ne Basam? Miyasameta? Basam dakejin kamar yafashe sabida takaici yazauns kusan gimbiya zaitun kawai yana sauke numfashi amma yakasa cewa komai. Junaid ne yabata labarin abinda yafaru awaje. Cikin takaici gimbiya zaitun tabawa wannan dattijuwar haƙuri tare da yimata alkawarin ɗauketa daga gidan tamaidata gidan ƙanwarta....sosai tayiwa gimbiya zaitun godiya koba komai zata huta da hantarar da jikarta kemata domin tayi jika da kursum....sukuwa zama sukayi suna tattaunawa akan matsalolin gidan na gwaggon tasu data addabesu annanne Junaid kebawa Basam labarin yadda gimbiya saudat sukayi da Maisoon lokacinda sukazo itada Dr hareesh. Sosai Basam yayi mamaki Aranshi yace dama zega wannan yarinyar wlh babu abinda ze hanashi aurota kodan taci musu uban kursum... haka dai suka zauna sunata jimamin abinda yadamesu.. Nigeria Abbey na zaune a general perlor shi gefenshi fawan ne kezaune kanshi aƙasa cikin girmamawa yace "naji abinda kace abbey in sha Allah bazamu baka kunyaba dominni inamada wadda Nakeso na aura ɗin. "Masha Allah wacece hakan? Kanshi aƙasa yace banyi magana da itaba abbey Inaso idan mun dedeta Sena sanar muku. "To shikenan badamuwa ina saurarenka duk lokacinda kuka dedeta ɗin amma kafin lokacinda na ɗiba muku yacika banaso wani yazomin da shirmen banza daga kai har muhseen jawwal da fadeel dukkanku bazan ɗaga muku ƙafa ba. "In sha Allah Abba zamuyi yadda kace. "Allah yayi muku albarka tashi kaje abinka. "Ameen ya Allah yace kana yamiƙe yayiwa Abbey Sallama yafita da tunanin fal zuciyarshi gaya beko koshi da ƴammatanshi ba abbey yakirashi akan wani zancen aure. "Muhseen ne tsaye acikin office ɗinshi yana safa da Marwa gabaki ɗaya maganganu da Mahaifin nashi yayi mishi akan zancen aure shi gaba ɗaya yarasa ta ina ze ɓullowa lamarin..turo ƙofar akayi aka shigo bejiyowa domin yasan Khamis ne abokinshi. "Yayadai friend? Cewar Khamis. "Humm bari kawai khamis wlh akwai damuwa. "Subhanallah tamifa? "Wlh abbey ne jiya yasakani agaba da zancen aure kuma har lokaci yasaka mana nanda 3 month narasa yazanyi. "Tofa 🤔 ikon Allah neman mata acikin wata ukku awannan zamanin ai kam dakamar wuya yanzu minene mafita? "Aiba neman matarne fitinaba yadda za'ayi ta amince shine fitina domin inada wadda Nakeso sedai amincewarta nake tunani. Dariya khamis yayi kana yace "to ai abin yazo da sauƙi sosai friend tunda akwaita amma wacece wannan dakake tunanin taƙi Amincewa da cikakken soja irinka ga kyau kuma ga kuɗi? "Humm bazaka gane bane duk abinda ka lissafa inda yaƙini akan basa gabanta domin itama tanadasu kyau kuɗi jin kai duk ta taɗa. "Wai wacce please? Humm zankaika kaganta amma bata ƙasar tana Saudiya zanje gobe in sha Allah nayi kwana biyar agama aikin hajji Sena ɗaukota mudawo kaminnan Nakeso nafara kamun ƙafa. "Duka naji amma sonake nasan wacece ita kafin kakaini gunta ɗin? Humm ƙanwata ce maisoon, yafaɗa yana lunshe kyawawan idanuwanshi tare da sauke ajiyar zuciya...wani irin waro ido khamis yayi yace maisoon ta Dady Usman?...! SAWUN GIWA paid book ne akan 1k kacal 👌 banyadda kowa yakaranta min book bebiyani hakkinaba idan kinshirya biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank, kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176. 🙏 ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 08138873799 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Autar alheri ✍️